Information à propos de "Amurka-" :
Joe Biden ya ce takararsa ba bu fashi a zaɓen Amurka mai zuwa
Bakonmu a Yau - Farfesa Kamilu Fage kan yunkurin ƙashe tsohon shugaban ƙasar Amurka Don...
Idan Isra'ila ta kaiwa Iran hari babu ruwanmu a ciki - Amurka
Amurka ta ce a fusace ta ke da China kan goyon bayan Rasha a yakin Ukraine
Dakarun Amurka, Birtaniya sun yi luguden kan sansanonin mayaƙan Houthi a Yeman
Amurka na ɗaukar kasadar zama wadda ta taimakawa laifukan yaki a Gaza - Oxfam
Amurka ta ce bata samu takardar neman ficewar sojojinta a Nijar ba tukuna
Amurka za ta mayar da sansanin sojinta zuwa Ivory Coast
Dakarun Amurka kusan dari 3 sun fice daga Jamhuriyar Nijar
Amurka na gab da kammala janye dakarun sojinta daga Jamhuriyyar Nijar
Amurka ta kakaba wa Rasha wasu sabbin takunkumai gabanin taron G7
Iran na iya mayar da martani muddun Isra'ila ta kai hari Lebanon - Amurka
Janye dakarun Amurka daga Nijar zai gurgunta aikin yaƙi da ta'addanci a Sahel
An cimma yarjejeniyar janyewar sojojin Amurka daga Jamhuriyar Nijar
Ana sa ran isowar tawagar Amurka Jamhuriyar Nijar a makon gobe
Blinken ya ce ba za a amince da ilahirin buƙatun Hamas ba
Amurka da Isra'ila za su nazarci tayin yarjejeniyar da Hamas ta amince da shi
Amurka ta amince za ta janye sojojinta da ke Jamhuriyar Nijar
Yemen ta yi alkawarin mayar da martani biyo bayan harin Amurka da Birtaniya
Amurka ta kwashe likitocin kasarta 17 da ke makale a yankin Gaza
Har yanzu Isra'ila bata karya ƙa'idarmu a yaƙin Gaza ba - Amurka
Mohamed Chia al-Soudani ya bar Bagadaza zuwa Amurka inda zai gana da Joe Biden
Amurka da Birtaniya sun kara lafta wa Hamas takunkumai
Amurka ta mika wa Isra'ila bukatar tsagaita wutar makwanni 6 a Gaza
Mun katse yarjejeniyar tsaro da Amurka ne saboda ta yi mana barazana- Nijar
Amurka ta kai hare-hare kan sansanonin soji 2 na Iran a Syria
Akwai yiwuwar tsagaita wuta a Gaza gabanin watan Ramadana- Amurka
Miliyoyin mutane a arewacin Amurka sun yi shagulgulan kallon kusufin rana
Bakonmu a Yau - Gargaɗin Amurka kan tsanantar ta'addanci bayan ficewarta daga Nijar
Sakataren wajen Amurka Antony Blinken ya kai ziyara a Tutkiya
Shugaban Amurka Biden ya jaddada goyon bayan kasarsa ga Isra'ila
Nijar ta fara tattaunawa da Amurka kan bukatar janye dakarunta daga kasar
Zanga-zangar neman ficewar sojojin Amurka daga arewacin Nijar
Trump ya bukaci hadin kan Amurkawa bayan yunƙurin halakashi
'Yan Yemen sun yi gangamin adawa da hare-haren Amurka da Birtaniya a kasar
An yi zanga-zangar adawa da martanin Amurka kan rahoton kisa a Burkina Faso
Ƴan Nijar sun gudanar da zanga-zangar neman gaggauta ficewar dakarun Amurka
Amurka ta caccaki Isra'ila amma za ta ci gaba da ba ta makamai
Amurka ta gargadi masu son kaiwa Isra'ila ko Amurkawa hari a Gabas ta Tsakiya
Amurka ta jaddada goyon baya ga hambararren shugaban Nijar Bazoum Mohammed
Wasu 'yan arewacin Najeriya sun yi gargadi a kan girke sojojin Amurka da Faransa
Amurka ta dakatar da kudurin kai jirgi makare da bama-bamai zuwa Isra'ila
Amurka ta ja baya wajen taimaka mana don kubutar da mutanenmu - Netanyahu
Blinken ya gana da Netanyahu kan batun tsagaita wuta a rikicin Gaza
Amurka ta hau kujerar naƙi game da bukatar samar da 'yantacciyar kasar Falasɗinu
Biden ya sha alwashin kai hare-hare Jordan don daukar fansar Sojin Amurka 3
Iran ta nesanta kanta da hannu a harin da ya kashe sojin Amurka 3
Shugaban Amurka Joe biden yayi gaban kansa wajen sayarwa Isra'ila makaman yaki
Nasrallah ya gargadi Amurka a kan barazanar fadada yakin Gaza
Yakin Gaza: Amurka ta ce za ta ci gaba da taimaka wa Isra'ila da makamai
Amurka za ta baiwa Falasdinawa karin tallafin Dala miliyan 53
Jinkiri wajen amincewa da kudaden tallafin yakin Ukraine murkushe Kiev ne-Amurka
Bakonmu a Yau - Farfesa Shehu Abdullahi Zuru-Kan shirin Amurka na hukunta alkalan kotun...
'Yan Houthi sun harba makami mai linzami kan jirgin yakin Amurka
Yaƙin Gaza: An ci gaba da kama masu zanga-zanga a harabar jami'o'in Amurka
'Yan sandan Kenya sun kama mutumin da ya yi kisa a Amurka
Shugaban Amurka Joe Biden, ya bayyana aniyar hana yahudawan dake cin zarafin Falastinaw...
Amurka da kawayenta na shirin kafa rundunar rakiyar jiragen ruwa a tekun Maliya
Amurka da Tarayyar Turai sun samar da hanyar gaggauta kai kayan agaji Gaza
Ba a cimma matsaya ba kan tattaunawar kulla yarjejeniyar zaman lafiya a Gaza
Trump na da kariya a lokacin da ya ke mulki - Kotun ƙolin Amurka
Matsalar rashawa ke hana Amurka zuba jari a Najeriya - Blinken
Kasar Amurka ta hau kujerar naki wajen taron gaggauta tsagaita wuta a Gaza
Blinken na ziyara a Saudiya da nufin kawo karshen hare-haren Isra'ila kan Gaza
Korea ta Arewa ta isar da makamai zuwa Rasha (Amurka)
A karo na biyar, Amurka ta raba kayan agajin abinci ta sama a Gaza
Amurka ta gargadi Korea ta Arewa kan shirin sayar wa Rasha makamai
Amurka ta fusata da shirin gurfanar da Bazoum a Nijar
Kasashen Amurka da Birtanya da wasu 16 sun bukaci tsagaita buda wuta a Gaza
Kungiyar Hamas ta yi maraba da daftarin tsagaita wuta ta dindindin da Amurka ta gabatar
Hamas ta ce Isra'ila ta kashe mutane sama da dubu 7 a Gaza
Zanga-zangar daliban da ke tir da harin Isra'ila a Gaza na bazuwa a sassan Turai
Zanga-zangar goyan bayan Faladinawa na samun ƙarbuwa a jami'o'in Amurka
Amurka ta maido da 'yan kasarta sama da 20 daga sansanin adana mutane na IS dake Syria
Amurka tayi Allah wadai da yadda shugaban Senegal ya dake zaben kasar
Ƴan sandan Amurka sun tarwatsa daliban da ke goyon bayan Falasdinawa
Bazoum ya roki Amurka da kasashen duniya su kare demokradiyar Nijar
Amurka ta sake ayyana mayakan Houthi a matsayin 'yan ta'adda
Nijar ta kori jakadunta dake Amurka da Faransa da Togo da kuma Najeriya
Amurka na shirin ba da tallafin dala biliyan 95 ga ƙasashen Ukraine da Isra’ila da Taiwan
Biden ya sake taimakawa Isra'ila da makaman sama da dala biliyan 2.5
Tawagar sojojin Amurka ta gana da ta Nijar kan batun kwashe sojojin ta
Biden ya bai wa Ukraine haƙuri kan jinkirin ba ta makamai
Human Right Watch ta zargi Amurka da kawayenta da taimaka wa laifukan yaki a Gaza
Iran ta aike da jirgin yaki zuwa Tekun Maliya ba tare da bayyana dalili ba
Senegal ta haramta zanga-zanga da katse Internet bayan da Amurka ta bukaci a gudanar da...
Amurka ta ce tabbas kungiyar mayakan IS ne suka kai wa Iran hari.
Ba zan goyi bayan Donald Trump a zaben shugaban kasar Amurka - Mike Pence
Amurka ta caccaki Senegal saboda jinkirta zaben kasar
Korea ta Arewa ta yi gwajin makami mai linzami da zai iya karade Japan
Gwamnatin Buhari ce ke da alhakin matsalar da ake fama da ita a Najeriya-Fadar shugaban...
Bakonmu a Yau - Dakta Abdullahi : Najeriya ta ciyo bashin naira tiriliyan 101
Luiz Suarez ya koma Inter Miami ta Amurka da taka leda
Biden ya kira Netanyahu ta waya don duba hanyar kubutar da mutanen da Hamas ke tsare da su
Bakonmu a Yau - Tattaunawa da Dakta AbdulHakeem Garba Funtua kan ziyarar Blinken a Naje...
Wakilan kasashen Yamma na taro kan yadda za a ceto kasar Haiti
Tattaunawar cinikin makamai ta yi nisa tsakanin Rasha da Korea ta Arewa- Amurka
Macron zai gana da Blinken kan rikicin Ukraine da Rasha da na Isra’ila da Hamas
Biden da Trump na takarar neman tikitin fafatawa a zaben shugaban kasa
China ta yi kira ga Amurka na gani ta taka muhimmiyar rawa a Gabas ta Tsakiya